Alhamis, 12th Maris, 2026
Tinubu Ya Gana da Shugabannin Tsaro Bayan Sabbin Hare-Haren Yan Ta’adda a Najeriya
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Ministan Tsaro da kuma manyan shugabannin rundunonin tsaro a Fadar Shugaban Ƙasa…
Alhamis, 12th Maris, 2026
Ba Na Wasa da Albashin Ma’aikata Tun Bayan Na Zama Gwamna – Ahmed Aliyu
Ahmed Aliyu, gwamnan Sokoto State, ya bayar da umarnin a biya ma’aikatan jihar albashinsu na watan Maris domin su samu…
Alhamis, 12th Maris, 2026
Iran Ta Kai Sabbin Hare-Hare a Isra’ila da Kasashen Gulf
Rahotanni daga yankin Gabas ta Tsakiya sun nuna cewa Iran ta kai sabbin hare-hare a wasu kasashe na yankin da…
Laraba, 11th Maris, 2026
Kotu Ta Ba ICPC Damar Ci Gaba da Tsare El-Rufai Na Karin Kwanaki 14
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya, ICPC, ta bayyana cewa kotu ta ba ta izinin ci gaba…
Talata, 10th Maris, 2026
Matasa biyu sun nutse a Kano yayin tserewa daga masu satar waya
Wasu matasa biyu sun rasa rayukansu a jihar Kano bayan sun fada cikin wani tafki yayin da suke kokarin tserewa daga…
Talata, 10th Maris, 2026
Ma’aikatan gwamnati sun bukaci a biya ragowar bashin tallafin albashi na N35,000
Wasu ma’aikatan gwamnatin tarayya sun roki Federal Government of Nigeria da ta gaggauta biyan ragowar bashin watanni biyu na tallafin…
































