Talata, 10th Faburairu, 2026
IPOB Ta Soke Dokar Zaman Gida Ta Kowane Litinin A Gabashin Najeriya
Shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya sanar da soke dokar zaman gida da ake aiwatarwa duk ranar Litinin a fadin…
Jummaa, 6th Faburairu, 2026
Majalisar koli Kan Shari’ar Musulunci Ta Sake Kiran A Cire Shugaban INEC
Majalisar koli Kan Harkokin Shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta sake jaddada buƙatar da ta yi na a cire Shugaban…
Jummaa, 6th Faburairu, 2026
Shugaban Hikima Radio, Abubakar Isah Dandago, Ya Ajiye Aiki
Fitaccen dan jarida na kasa da kasa, gogagge a fagen rahotannin wasanni, kuma Shugaban Tashar Hikima Radio, Alhaji Abubakar Isah…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
An kashe jami’an FRSC fiye da 100 a shekarar 2025 – Shugaban Hukumar
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa an kashe jami’anta fiye da 100 yayin da suke bakin aiki…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
LASTMA ta kwace motoci 27 a Legas
Hukumar Kula da Harkokin Zirga-zirga ta Jihar Legas (LASTMA) ta bayyana cewa jami’anta sun kwace motoci 27 bisa zargin karya…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
Musulmai 75 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kwara – AbdulRazaq
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa akalla Musulmai 75 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da aka…































