Laraba, 14th Janairu, 2026

    Najeriya Ta Dauki Kamfanin Amurka Don Karyata Zargin Kisan Kiristoci

    Gwamnatin Najeriya ta ɗauki hayar wani kamfani daga ƙasar Amurka domin taimaka mata wajen karyata rahotannin da ke cewa ana…
    Talata, 13th Janairu, 2026

    Amurka Ta Ba Najeriya Tallafin Kayan Aikin Soji Don Ƙarfafa Yaƙin Tsaro

    Rundunar sojin Amurka da ke kula da ayyukanta a nahiyar Afirka (AFRICOM) ta sanar da bai wa Najeriya tallafin kayan…
    Litini, 12th Janairu, 2026

    Dalilin Sakin Ƴan Fashin Daji: Gwamnatin Katsina Ta Yi Bayani Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana dalilan da suka sa take la’akari da sakin wasu mutanen da ake zargi da kasancewa…
    Asabar, 10th Janairu, 2026

    Gwamnatin Sokoto Ta Fara Sake Gina Babbar Kasuwar Jihar Bayan Gobara

    Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya ƙaddamar da aikin sake gina babbar kasuwar jihar, wadda gobara ta lalata kimanin shekaru…
    Alhamis, 8th Janairu, 2026

    ICE ta Kama Tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, a Amurka

    Hukumar Shige da Fice ta ƙasar Amurka (ICE) ta kama tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, sakamakon matsaloli da suka…
    Talata, 6th Janairu, 2026

    Gwamnatin Gombe Ta Haramta Sana’ar Jari Bola Saboda Dalilan Tsaro

    Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar da haramta sana’ar jari bola a duk faɗin jihar, a wani mataki da ta ce…
      Lahadi, 4th Janairu, 2026

      Mutane 25 Sun Rasa Rayukansu Bayan Kifewar Kwale-kwale a Jigawa

      Akalla mutane 25 ne suka rasa rayukansu sakamakon kifewar wani kwale-kwale a ƙaramar hukumar Guri ta Jihar Jigawa, da ke…
      Lahadi, 4th Janairu, 2026

      ’Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Biyu, Sun Sace Shanu Sama da 100 a Kano

      Wasu ’yan ta’adda dauke da makamai sun kai mummunan hari a wasu ƙauyuka da ke ƙarƙashin ƙaramar hukumar Tsanyawa ta…
      Asabar, 27th Disamba, 2025

      Kwankwaso Ya Umurci A Bai Wa Ya’yan Marigayan Yan’ Majalisa Tikitin Takarar Maye Gurbi

      Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayar da umarnin ba…
      Back to top button

      Adblock Detected

      Please enable adblocker