Alhamis, 7th Mayu, 2026
Kotu Ta Samu Tsohon Ministan Lantarki Da Laifin Badakala
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta samu tsohon ministan lantarkin Najeriya, Saleh Mamman, da laifuka 12 da suka…
Laraba, 6th Mayu, 2026
Farashin Mai Ya Fadi A Kasuwannin Duniya
Farashin danyen mai ya fadi a kasuwannin duniya yayin da hannayen jari suka tashi, sakamakon rahotannin da ke nuna cewa…
Talata, 5th Mayu, 2026
Najeriya Ta Yi Bayani Kan Dawowar ‘Yan Kasarta
Gwamnatin Nigeria ta bayyana cewa yan kasarta da ke zaune a South Africa, wadanda suka nuna sha’awar komawa gida, za…
Talata, 5th Mayu, 2026
Ana Shirin Rantsar da Sabon Mataimakin Gwamnan Kano
A halin yanzu, ana ci gaba da gudanar da shirye-shirye a fadar gwamnatin jihar Kano domin rantsar da sabon mataimakin…
Alhamis, 30th Afirilu, 2026
‘Akwai sauran tafiya mai tsawo’ — Atiku bayan hukuncin Kotun Ƙoli
Atiku Abubakar ya bayyana cewa gwagwarmayar ‘yan adawa a Najeriya har yanzu tana da nisa, duk da hukuncin Supreme Court…
Alhamis, 30th Afirilu, 2026
Isra’ila ta kashe mutane 9 a kudancin Lebanon
Israel ta kai hare-hare a kudancin Lebanon inda ta kashe akalla mutane tara, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka…
































