Laraba, 14th Janairu, 2026
Najeriya Ta Dauki Kamfanin Amurka Don Karyata Zargin Kisan Kiristoci
Gwamnatin Najeriya ta ɗauki hayar wani kamfani daga ƙasar Amurka domin taimaka mata wajen karyata rahotannin da ke cewa ana…
Talata, 13th Janairu, 2026
Amurka Ta Ba Najeriya Tallafin Kayan Aikin Soji Don Ƙarfafa Yaƙin Tsaro
Rundunar sojin Amurka da ke kula da ayyukanta a nahiyar Afirka (AFRICOM) ta sanar da bai wa Najeriya tallafin kayan…
Litini, 12th Janairu, 2026
Dalilin Sakin Ƴan Fashin Daji: Gwamnatin Katsina Ta Yi Bayani Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana dalilan da suka sa take la’akari da sakin wasu mutanen da ake zargi da kasancewa…
Asabar, 10th Janairu, 2026
Gwamnatin Sokoto Ta Fara Sake Gina Babbar Kasuwar Jihar Bayan Gobara
Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya ƙaddamar da aikin sake gina babbar kasuwar jihar, wadda gobara ta lalata kimanin shekaru…
Alhamis, 8th Janairu, 2026
ICE ta Kama Tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, a Amurka
Hukumar Shige da Fice ta ƙasar Amurka (ICE) ta kama tsohon Ministan Kuɗin Ghana, Ken Ofori-Atta, sakamakon matsaloli da suka…
Talata, 6th Janairu, 2026
Gwamnatin Gombe Ta Haramta Sana’ar Jari Bola Saboda Dalilan Tsaro
Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar da haramta sana’ar jari bola a duk faɗin jihar, a wani mataki da ta ce…































