Laraba, 11th Faburairu, 2026
Tinubu Ya Nada Amb. Ismail Abba Yusuf a Matsayin Shugaban NAHCON
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba/Kwamishinan Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON).…
Laraba, 11th Faburairu, 2026
Gwamnatin Habasha Na Shirin Tura Sojoji Zuwa Arewacin Kasar
Rahotanni daga Habasha sun nuna cewa gwamnatin kasar na tattara sojoji daga yankunan da ke fama da rikici na Amhara…
Talata, 10th Faburairu, 2026
Matakan da majalisar dattawa ta dauka kan dokar zabe
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da sashen dokar da ya wajabta aika sakamakon zabe kai-tsaye daga rumfunan zabe ta hanyar…
Talata, 10th Faburairu, 2026
Saudiyya Na Tattaunawa da Somaliya Kan Kafa Sansanin Sojin Ruwa
Rahotanni sun nuna cewa Somaliya da Saudiyya na gudanar da tattaunawa mai zurfi kan yiwuwar kafa sansanin sojin ruwa a…
Talata, 10th Faburairu, 2026
IPOB Ta Soke Dokar Zaman Gida Ta Kowane Litinin A Gabashin Najeriya
Shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya sanar da soke dokar zaman gida da ake aiwatarwa duk ranar Litinin a fadin…
Jummaa, 6th Faburairu, 2026
Majalisar koli Kan Shari’ar Musulunci Ta Sake Kiran A Cire Shugaban INEC
Majalisar koli Kan Harkokin Shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta sake jaddada buƙatar da ta yi na a cire Shugaban…































