Jummaa, 6th Faburairu, 2026
Shugaban Hikima Radio, Abubakar Isah Dandago, Ya Ajiye Aiki
Fitaccen dan jarida na kasa da kasa, gogagge a fagen rahotannin wasanni, kuma Shugaban Tashar Hikima Radio, Alhaji Abubakar Isah…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
An kashe jami’an FRSC fiye da 100 a shekarar 2025 – Shugaban Hukumar
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa an kashe jami’anta fiye da 100 yayin da suke bakin aiki…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
LASTMA ta kwace motoci 27 a Legas
Hukumar Kula da Harkokin Zirga-zirga ta Jihar Legas (LASTMA) ta bayyana cewa jami’anta sun kwace motoci 27 bisa zargin karya…
Alhamis, 5th Faburairu, 2026
Musulmai 75 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kwara – AbdulRazaq
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa akalla Musulmai 75 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da aka…
Laraba, 4th Faburairu, 2026
Saudiyya Za Ta Fara Bai Wa Raƙumanta Fasfo
Ƙasar Saudiyya ta bayyana shirin fara bai wa miliyoyin raƙuman da ke cikinta fasfo, a wani yunkuri na inganta kulawa…
Laraba, 4th Faburairu, 2026
Yadda Ƴan Bindiga Suka Kashe Mutum 21 a Harin Ramuwar Gayya a Katsina
Akalla mutum 21 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da ƴan bindiga suka kai a yankin Tafoki da ke…































