Jummaa, 13th Faburairu, 2026

    Kotu ta yanke wa Samha M Inuwa hukuncin daurin wata shida

    Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kano ta yanke wa jarumar Kannywood Samha M Inuwa hukuncin daurin wata shida a…
    Alhamis, 12th Faburairu, 2026

    Gwamnan Sokoto Ya Umarci A Gaggauta Biyan Albashi Gabanin Azumin Ramadan

    Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya ba da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabrairu nan take, domin…
    Alhamis, 12th Faburairu, 2026

    FRSC Ta Sallami Jami’ai 43 Kan Laifukan Rashin Biyayya da Dabi’a Maras Kyau

    Hukumar Kiyaye Afkuwar Hadura ta Kasa (FRSC) ta sallami jami’ai 43 daga aiki bayan an same su da laifukan rashin…
    Laraba, 11th Faburairu, 2026

    Majalisar Wakilan Amurka Ta Gabatar da Kuduri Kan Zargin Cin Zarafin Addini a Najeriya

    Kwamitin Majalisar Wakilan Amurka ya gabatar da wani kuduri da ke neman a dauki mataki kan zargin musguna wa Kiristoci…
    Laraba, 11th Faburairu, 2026

    UAE Ta Karyata Zargin Taimaka wa RSF da Makamai a Sudan

    Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta musanta zarge-zargen da ke cewa ta samar da makamai tare da taimakawa wajen jigilar kayan…
    Laraba, 11th Faburairu, 2026

    Tinubu Ya Nada Amb. Ismail Abba Yusuf a Matsayin Shugaban NAHCON

    Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba/Kwamishinan Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON).…
      Talata, 17th Faburairu, 2026

      An Tabbatar da Ganin Watan Azumin Ramadan a Najeriya

      Fadar Mai Alfarma Sa’ad Abubakar III, Sarkin Musulmin Najeriya, ta sanar da cewa Musulman kasar za su fara azumin watan…
      Talata, 10th Faburairu, 2026

      Matakan da majalisar dattawa ta dauka kan dokar zabe

      Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da sashen dokar da ya wajabta aika sakamakon zabe kai-tsaye daga rumfunan zabe ta hanyar…
      Jummaa, 6th Faburairu, 2026

      Majalisar koli Kan Shari’ar Musulunci Ta Sake Kiran A Cire Shugaban INEC

      Majalisar koli Kan Harkokin Shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta sake jaddada buƙatar da ta yi na a cire Shugaban…
      Back to top button

      Adblock Detected

      Please enable adblocker