- Wasan Kwaikwayo
Jaruma Radiya Jibril Ta Sake Aure
Fitacciyar jarumar masana’antar Kannywood, Radiya Jibril, ta sake shiga gidan aure karo na uku. Jarumar ta bayyana farin cikinta da…
Karanta » - Wasan Kwaikwayo
Jarumar Kannywood Wasila Isma’il Ta Rasu
Fitacciyar jarumar masana’antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Wasila Isma’il, ta rasu bayan fama da rashin lafiya a jihar Kaduna da…
Karanta » - Siyasa
Martani: An Karyata Rahoton Da Aka Danganta ga Shamsuddeen Bala Mohammed Kan Takarar Sanata
Masu goyon bayan Shamsuddeen Bala Mohammed sun ce rahoton da ke yawo na neman kujerar Sanatan Bauchi ta Kudu ƙirƙira…
Karanta » - Al'adu
Mutfwang Ya Wakilci TY Danjuma a Bikin Kamun Kifi na Nwonyo 2026 a Taraba
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya wakilci fitaccen attajirin nan Theophilus Yakubu Danjuma, a bikin kamun kifi na Nwonyo na…
Karanta » - Addini
Shugaban NAHCON, Sheikh Abdullahi Pakistan ya sauka daga muƙaminsa
Labari Da Dumiduminsa! Shugaban NAHCON Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya ajiye aikinsa. Cikakken labarin zai zo muku nan gaba
Karanta » - Ilimi
Me Ya Kamata Ku Sani Game da Sarauniyar Tsuntsaye – Mikiya
Babu wani abu da wannan tsuntsu yake sha’awa fiye da ya ci danyen nama. Ku saurari labarin domin jin yadda…
Karanta » - Al'adu
Bayan Aure: Sabbin Hotunan Rahama Sadau Sun Haddasa Cece-kuce a Kafafen Sada Zumunta
Fitacciyar jarumar Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau, wadda akayi aurenta a watan Agusta 2025 da mijinta Ibrahim Garba, ta sake…
Karanta »









