Siyasa
Shafin Labaran Siyasa na ’Yan Siyasa na Gida da Waje, Jam’iyyu, Zaɓe da Sauran Labaran Siyasa da Hausa360 Ke Wallafawa.
-
Abdullahi Sule Ya Samu Tikitin Sanatan Nasarawa Ta Arewa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya samu tikitin takarar kujerar sanatan Nasarawa ta Arewa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress…
Karanta » -
NDC Ta Amince Da Peter Obi Takara
Jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) ta bayyana Peter Obi a matsayin ɗan takarar shugaban kasa guda daya tilo da ya…
Karanta » -
Abba Ya Yi Martani Kan Rikicin Siyasar Kano
A yayin wani babban taron siyasa da aka gudanar a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wasu kalamai…
Karanta » -
APC Ta Tabbatar Da Nasarar Yusuf Gagdi A Plateau
Daga karshe jam’iyyar APC ta tabbatar da nasarar ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Pankshin/Kanke/Kanam, Yusuf Gagdi, bayan kammala zaben…
Karanta » -
Dubban Magoya Bayan Kwankwaso Sun Nuna Goyon Baya
Dubban magoya bayan Rabiu Musa Kwankwaso sun gudanar da gagarumin taro a gidansa a ranar Litinin, inda suka bayyana cikakken…
Karanta » -
Sameera Abubakar Ta Halarci Tantancewar APC A Abuja
Amb. Dr. Sameera Abubakar Abdullahi, yar takarar kujerar majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kabo da Gwarzo, ta…
Karanta »









