Siyasa
Shafin Labaran Siyasa na ’Yan Siyasa na Gida da Waje, Jam’iyyu, Zaɓe da Sauran Labaran Siyasa da Hausa360 Ke Wallafawa.
-
Jasawa sun koka Koka Kan Rashin Jasawa A Mukamai
Abdulrahman Ismail ya koka kan yadda al’ummar Jasawa ba su samu mukamai masu yawa a gwamnatin tarayya ba. Ya ce…
Karanta » -
Gwamna Inuwa Ya Mika Sunayen Sabbin Kwamishinoni 23
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya mika wa Majalisar Dokokin Jihar Gombe jerin sunayen mutane 23 da zai nada a…
Karanta » -
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Ɗage Shari’ar Cire Rijistar ADC Zuwa 7 ga Yuli
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ɗage sauraron shari’ar cire rijistar ADC da wasu jam’iyyun siyasa huɗu zuwa ranar 7 ga Yuli,…
Karanta » -
ADC Kano: Masu Neman Takara Sun Barranta Daga Takardar Tuhuma
Wasu masu neman takarar Majalisar Wakilai da Majalisar Dokokin Jihar Kano a Jam’iyyar ADC sun barranta kansu daga takardar tuhumar…
Karanta » -
NDC ta tsayar da Gawuna a dan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya
Jam’iyyar NDC ta kammala tantancewa tare da tsayar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, a matsayin…
Karanta » -
NDC Ta Tsayar da Comrade Aminu Abdussalam Dan Takarar Gwamnan Kano
Jam’iyyar NDC ta bayyana Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin ɗan takararta na gwamnan jihar Kano gabanin babban zaɓen 2027,…
Karanta » -
Kwankwaso Ya Musanta Zargin Aiki Da Tinubu Sirri
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa cewa yana yi wa Shugaban…
Karanta » -
Abdullahi Sule Ya Samu Tikitin Sanatan Nasarawa Ta Arewa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya samu tikitin takarar kujerar sanatan Nasarawa ta Arewa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress…
Karanta » -
NDC Ta Amince Da Peter Obi Takara
Jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) ta bayyana Peter Obi a matsayin ɗan takarar shugaban kasa guda daya tilo da ya…
Karanta »








