Hukuma NCDC sun tabbatar da mutane 26 ke dauke da cutar COVID19 a safiyar yau, masu dauke wannan cutar suna rayuwa ne a jihohin Lagos, Abuja, Oyo, Ogun, Ekiti.
izuwa yanzun babu wani tabbacin masu dauke da cutar a Arewacin Nigeria.
A shafin NCDC na kafar sada zumunta na Twitter sun wallafa cewar a safiyar yau Lahadi an samu mutun 1 daga jihar Oyo wanda yake dauke da cutar ta COVID19
One new case of #COVID19 has been confirmed in Oyo state, Nigeria
As at 08:05 am on the 22nd of March, there are 26 confirmed cases of #COVID19 in Nigeria
Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.