Labaran Duniya
Shafin Labaran Duniya na Hausa360, inda ake kawo muku dukkan manyan labarai da abubuwan da ke faruwa a sassan duniya daban-daban a kowace rana.
-
Iran Ta Ki Yanke Shawara Kan Tattaunawa da Amurka
Har yanzu Iran ba ta bayyana matsayarta kan ko za ta halarci tattaunawar da Amurka a Pakistan ba, duk da…
Karanta » -
Gwamnatin Nijar ta rage farashin taki yayin karancinsa a duniya
Gwamnatin Niger ta ɗauki matakin sauƙaƙa farashin taki ga manoma, a daidai lokacin da ake fama da ƙaranci da tsadar…
Karanta » -
Iran ta sake rufe mashigar Hormuz kan takaddamar da Amurka
Rundunar sojin Iran ta sanar da sake rufe Mashigar Hormuz, tana mai danganta matakin da ci gaba da takunkumin zirga-zirgar…
Karanta » -
Harin da aka kai Iran ya lalata wurin bautar Yahudawa
Harin jirage marasa matuƙa da aka kai a Tehran ya lalata wani wurin bautar Yahudawa, yayin da aka ji karar…
Karanta » -
Wa’adin da Trump ya bai wa Iran kan mashigar Hormuz ya kare yau
A yau ne wa’adin da shugaban Amurka, Donald Trump, ya bai wa Iran domin ta bude mashigar Strait of Hormuz…
Karanta » -
Trump Ya Bai Wa Iran Wa’adin Kwana Biyu Ta Amince da Yarjejeniya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bai wa Iran wa’adin kwanaki biyu ta amince da wata yarjejeniya tare da buɗe mashigar…
Karanta » -
Amurka ta umarci babban hafsan sojin kasanta ya yi murabus
Sakataren harkokin wajen Amurka, pete Hegseth ya umarci babban hafsan sojin kasa na kasar, Janar Randy George ya sauka daga…
Karanta » -
Makaman Rokar Iran Sun Fada Tsakiyar Isra’ila
Wasu makaman roka da Iran ta harba sun fada a yankuna masu cunkoson jama’a a tsakiyar Isra’ila da safiyar yau…
Karanta » -
Iran ta kara kai hare-hare kan kasashen yankin Gulf
Iran ta ci gaba da luguden hare-hare ta amfani da makamai masu linzami da kuma jirage marasa matuƙa a kan…
Karanta » -
Isra’ila Ta Janye Sunan Ministan Iran Daga Jerin Hari
Rahotanni daga wasu kafofin watsa labarai sun bayyana cewa gwamnatin Isra’ila ta cire sunan Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Aragchi,…
Karanta »








