Duniya

Gwamnatin Nijar ta rage farashin taki yayin karancinsa a duniya

Gwamnatin Niger ta ɗauki matakin sauƙaƙa farashin taki ga manoma, a daidai lokacin da ake fama da ƙaranci da tsadar sa a sassa daban-daban na duniya sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya.

A matakin farko, gwamnatin ta riga ta tura sama da tan dubu 5 na taki zuwa Maradi domin sayarwa ga manoma a farashi mai rahusa.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker