Kiwon Lafiya

Mutum daya ya mutu a kano da COVID19

An samu mutum daya da ya mutu a jihar kano da cutar COVID19 a daren jiya misalin karfe sha biyun dare.

Wannan sanar wan hukumar kiwon lafiya ta wallafa a shafin ta na twitter. Ta kuma sake wallafa mutane 21 suke dauke da cutar.

Shafin twitter na Hukumar Lafiya ta Jihar Kano

In baku mance ba a ranar 11 ga watan Afrilu hukumar ta sanar da cewa an samu mai dauke da cutar guda daya.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker