Wasan Kwaikwayo

AREWA24 | Za’a fara haska shirin Kwana Casain Zango Na 7 a cikin Ramadan

AREWA24 gidan talabijin na hausa zalla ta fidda sanawar zata fara haska shirin Kwana Casain Zango Na 7 ranar 3 ga watan april farkon watan ramadan,

Wannan sanarwar ya ja cece kuje a sosai a kafafun sada zumunta, da yawan mutane suna kira ga AREWA24 domin ta saura lokacin haskawan wato karfe 8:00 na dare sabo da a wannan lokacin ake kokarin gabatar da Sallah a sham a fadin Nijeria.

Saidai har yanzun gidan talabijin din basu ce komai ba.

Ga sanarwar kamar haka:

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • YAHAYA SHUAIBU

    Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Labarai masu alaƙa

Duba
Close
Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker