Siyasa

PDP ta lashe zaben Edo

INEC ta ce Gwamna Obaseki na PDP ya doke Ize-Iyamu na APC

Yanzun yanzun INEC ta ce Gwamna Obaseki na PDP ya doke Ize-Iyamu na APC a zaben da a kayi jiya asabar a jihar Edo,

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya wato INEC, ta sake tabbatar da Godwin Obaseki na Jam’iyyar PDP a matsayin zaɓaɓɓen gwamnan jihar Edo a karo na biyu, bayan ya doke abokin takaran sa na Jam’iyyar APC, Fasto Osagie Ize-Iyamu.

Hukumar ta INEC ta bayyana cewa Mista Obaseki ya samu ƙuri’u 307, 955 inda kuma Mista Osagie Ize-Iyamu ya samu ƙuri’u 223,619.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker