Siyasa

Isah Yuguda | Zamu bawa PDP wahala sosai

Tsohon gwaman jihar bauchi kuma mai neman kujerar mataimakin Jam’iyar APC acikin wani hira da yayi da BBC Hausa ya shaida cewa su a Jam’iyar APC zasu bawa jam’iyoyi wahala sosai a zabe mai zuwa musamman ita PDP.

Ya kuma tabbatar da jama’a cewa yanzun yana nan a kan himman sa na neman kujerar mataimakin jam’iyar APC.

Ga hiran da yayi da BBC Hausa:-

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • YAHAYA SHUAIBU

    Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker