Siyasa

Isah Yuguda | Zamu bawa PDP wahala sosai

Tsohon gwaman jihar bauchi kuma mai neman kujerar mataimakin Jam’iyar APC acikin wani hira da yayi da BBC Hausa ya shaida cewa su a Jam’iyar APC zasu bawa jam’iyoyi wahala sosai a zabe mai zuwa musamman ita PDP.

Ya kuma tabbatar da jama’a cewa yanzun yana nan a kan himman sa na neman kujerar mataimakin jam’iyar APC.

Ga hiran da yayi da BBC Hausa:-

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker