LabaraiRayuwa

Ya sarewa matarsa hannu saboda ta ki bin umarninsa

Wani magidan ci a jihar yobe ya sarewa matarsa hannu saboda ta ki bin umarninsa na hana ta zuwa Gidan biki mun samu wannan rohoton ne daga Comrad Ismail Ahmad Yalwa

Yace wani bawan Allah ya sarewa matar sa hannu saboda taki bin umarnin sa na hana ta zuwa gidan biki.

Sunan matan dai itace Halima Bulama mata ce ga Ba’ari Abacha.

Zuwa yanzun Hukumar ‘yan Sanda dake Damaturu babban birnin jihar Yobe ta sanar da kama mai laifin.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • YAHAYA SHUAIBU

    Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker