Labarai

Al’umar Manzon Allah sunyi Allah wadai da Sahara Reporters

Al’umar Manzon Allah sunyi Allah wadai da Sahara Reporters saboda batacin da sukayi da fiyeyyen Halitta a shafukan su na yanar gizo,

A jiya Kampanin dillancin Labarai na Sahara Reporters suka wallafa wani labarai wanda batancine ga fiyeyyen hali a shafin su na social media da kuma yanar gizo nasu.

Tuni Al’umar musulmi sukayi cha sukayi Allah wadai da Sahara Repoters suka dauki aniyar kawo karshen shafukan sahara reporters a kan yanar gizo wanda ya jawo wa kampanin hasaran mabiya musulmai.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker