Siyasa

PDP ta lashe zaben Edo

INEC ta ce Gwamna Obaseki na PDP ya doke Ize-Iyamu na APC

Yanzun yanzun INEC ta ce Gwamna Obaseki na PDP ya doke Ize-Iyamu na APC a zaben da a kayi jiya asabar a jihar Edo,

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya wato INEC, ta sake tabbatar da Godwin Obaseki na Jam’iyyar PDP a matsayin zaɓaɓɓen gwamnan jihar Edo a karo na biyu, bayan ya doke abokin takaran sa na Jam’iyyar APC, Fasto Osagie Ize-Iyamu.

Hukumar ta INEC ta bayyana cewa Mista Obaseki ya samu ƙuri’u 307, 955 inda kuma Mista Osagie Ize-Iyamu ya samu ƙuri’u 223,619.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga
WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter
Facebook: Hausa360 Facebook
Instagram : @Hausa360
YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • YAHAYA SHUAIBU

    Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Labarai masu alaƙa

Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker