- Labarai
Majalisar koli Kan Shari’ar Musulunci Ta Sake Kiran A Cire Shugaban INEC
Majalisar koli Kan Harkokin Shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta sake jaddada buƙatar da ta yi na a cire Shugaban…
Karanta » - Labarai
Shugaban Hikima Radio, Abubakar Isah Dandago, Ya Ajiye Aiki
Fitaccen dan jarida na kasa da kasa, gogagge a fagen rahotannin wasanni, kuma Shugaban Tashar Hikima Radio, Alhaji Abubakar Isah…
Karanta » - Labarai
An kashe jami’an FRSC fiye da 100 a shekarar 2025 – Shugaban Hukumar
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta bayyana cewa an kashe jami’anta fiye da 100 yayin da suke bakin aiki…
Karanta » - Labarai
LASTMA ta kwace motoci 27 a Legas
Hukumar Kula da Harkokin Zirga-zirga ta Jihar Legas (LASTMA) ta bayyana cewa jami’anta sun kwace motoci 27 bisa zargin karya…
Karanta » - Labarai
Musulmai 75 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kwara – AbdulRazaq
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa akalla Musulmai 75 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da aka…
Karanta » - Siyasa
Majalisar dattawa ta rage lokacin sanar da ranar zabe
Majalisar Dattawan Najeriya ta rage wa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) lokacin da doka ta tanada na fitar da…
Karanta » - Labarai
Saudiyya Za Ta Fara Bai Wa Raƙumanta Fasfo
Ƙasar Saudiyya ta bayyana shirin fara bai wa miliyoyin raƙuman da ke cikinta fasfo, a wani yunkuri na inganta kulawa…
Karanta » - Labarai
Yadda Ƴan Bindiga Suka Kashe Mutum 21 a Harin Ramuwar Gayya a Katsina
Akalla mutum 21 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da ƴan bindiga suka kai a yankin Tafoki da ke…
Karanta » - Labarai
Bauchi Ta Cika Shekaru 50, Gwamna Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai da Kishin Kasa
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bukaci al’ummar jihar da su kwaikwayi sadaukarwa, ladabi da jajircewar iyayen da suka assasa…
Karanta » - Labarai
Sheikh Usman Kusfa Rigi-Rigi Ya Rasu Yana da Shekara 57
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Kusfa Rigi-Rigi, ya rasu bayan ya sha fama da gajeriyar jinya a Asibitin Sojoji…
Karanta »









