Siyasa
Shafin yan siyasa da jam’iyar su wanda Hausa360 ta wallafa
-
ADC Ta Zargi INEC da Shirya Mata Tarko
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta zargi Independent National Electoral Commission (INEC) da yunkurin ɗana mata tarko ta hanyar hana…
Karanta » -
Tuggar Ya Ajiye Mukamin Minista Don Neman Gwamnan Bauchi
Ministan Harkokin Waje na Najeriya, Yusuf Tuggar, ya ajiye mukaminsa domin bin burinsa na neman kujerar gwamna a Jihar Bauchi…
Karanta » -
Kwankwaso Ya Koma Jam’iyyar ADC
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da komawarsa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).…
Karanta » -
Kwankwaso Zai Shiga ADC A Ranar Litinin
Tsohon gwamnan Jihar Kano State kuma jagoran kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, zai bayyana shiga jam’iyyar African Democratic Congress…
Karanta » -
Tinubu Ya Gargadi Sabbin Shugabannin APC Su Yi Aiki Da Adalci da Aminci
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci sabbin jami’an da za a zaba cikin Kwamitin Gudanarwa na kasa (NWC) na…
Karanta » -
APC Ta Fitar da Farashin Fom din Takarar Zaben 2027
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana farashin fom din da masu sha’awar tsayawa takara za su saya domin fafatawa…
Karanta » -
APC Ta Zabi Sabbin Shugabanninta
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zabi sabbin shugabannin da za su jagoranci harkokin jam’iyyar na tsawon shekaru huɗu…
Karanta » -
Mataimakin Gwamnan Kano Ya Yi Murabus
Ƙungiyar Kwankwasiyya ta sanar da cewa Mataimakin Gwamnan Jihar Kano ya miƙa murabus daga mukaminsa, a wani mataki da ta…
Karanta » -
Manyan Jiga-Jigan APC Sun Hallara A Babban Taron Jam’iyya A Abuja
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a Najeriya ta fara gudanar da babban taronta na kasa a birnin Abuja,…
Karanta » -
Gwamnan Kano Ya Sauke Sagagi Daga Mukamin Kwamishina
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga mukaminsa na Kwamishinan Ma’aikatar Zuba Jari, Kasuwanci…
Karanta »









