AREWA24 | Za’a fara haska shirin Kwana Casain Zango Na 7 a cikin Ramadan

AREWA24 gidan talabijin na hausa zalla ta fidda sanawar zata fara haska shirin Kwana Casain Zango Na 7 ranar 3 ga watan april farkon watan ramadan,

Wannan sanarwar ya ja cece kuje a sosai a kafafun sada zumunta, da yawan mutane suna kira ga AREWA24 domin ta saura lokacin haskawan wato karfe 8:00 na dare sabo da a wannan lokacin ake kokarin gabatar da Sallah a sham a fadin Nijeria.

Saidai har yanzun gidan talabijin din basu ce komai ba.

Ga sanarwar kamar haka:

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Exit mobile version