AREWA24 gidan talabijin na hausa zalla ta fidda sanawar zata fara haska shirin Kwana Casain Zango Na 7 ranar 3 ga watan april farkon watan ramadan,
Wannan sanarwar ya ja cece kuje a sosai a kafafun sada zumunta, da yawan mutane suna kira ga AREWA24 domin ta saura lokacin haskawan wato karfe 8:00 na dare sabo da a wannan lokacin ake kokarin gabatar da Sallah a sham a fadin Nijeria.
Saidai har yanzun gidan talabijin din basu ce komai ba.
Ga sanarwar kamar haka:
Author
-
Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.
