Mutum daya ya mutu a kano da COVID19

An samu mutum daya da ya mutu a jihar kano da cutar COVID19 a daren jiya misalin karfe sha biyun dare.

Wannan sanar wan hukumar kiwon lafiya ta wallafa a shafin ta na twitter. Ta kuma sake wallafa mutane 21 suke dauke da cutar.

Shafin twitter na Hukumar Lafiya ta Jihar Kano

In baku mance ba a ranar 11 ga watan Afrilu hukumar ta sanar da cewa an samu mai dauke da cutar guda daya.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Exit mobile version