An samu mutum daya da ya mutu a jihar kano da cutar COVID19 a daren jiya misalin karfe sha biyun dare.
Wannan sanar wan hukumar kiwon lafiya ta wallafa a shafin ta na twitter. Ta kuma sake wallafa mutane 21 suke dauke da cutar.
Wednesday, 15th April 2020. As at 11:55 pm, 1 death of #COVID19 has been recorded in @KanostateNg @NCDCgov @FMICNigeria @dawisu @NOA_Nigeria @Chikwe_I @NphcdaNG #StaySafeNigeria #StayHome pic.twitter.com/SC68LnBZHT
— Kano State Ministry of Health (@KNSMOH) April 15, 2020
In baku mance ba a ranar 11 ga watan Afrilu hukumar ta sanar da cewa an samu mai dauke da cutar guda daya.
Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
