Mutane 26 ne ke dauke da cutar COVID 19 a Nigeria

Hukuma NCDC sun tabbatar da mutane 26 ke dauke da cutar COVID19 a safiyar yau

Hukuma NCDC sun tabbatar da mutane 26 ke dauke da cutar COVID19 a safiyar yau, masu dauke wannan cutar suna rayuwa ne a jihohin Lagos, Abuja, Oyo, Ogun, Ekiti.

izuwa yanzun babu wani tabbacin masu dauke da cutar a Arewacin Nigeria.

A shafin NCDC na kafar sada zumunta na Twitter sun wallafa cewar a safiyar yau Lahadi an samu mutun 1 daga jihar Oyo wanda yake dauke da cutar ta COVID19

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya is Currently a Head of Social and Digital Media, Streaming Services, and Information Technology Department at AREWA24,

Exit mobile version