Zinatu Matar Gwamna

Shafine na musamman akan littafi mai suna Zinatu Matar Gwamna wanda babban marubuci kuma Dan Jarida wanda kuka fi sani da suna Bashir Yahuza Malumfashi ya wallafa.

Zamu rika kawo mu wannan littafi ne sau biyu a cikin sati acikin ranakun Litinin da Laraba.

Zinatu Matar Gwamna 5 – Babi Na 1

A Litinin da ta gabata, mun tsaya daidai inda aka ce: Wannan bayani na matarsa, maimakon ya huce masa zuciya…

Karanta »

Zinatu Matar Gwamna 4 – Babi Na 1

A zaune bisa tabarma ’yar Jibiya, Malam Nakande ne. Gefe guda kuwa, kwanonin tuwo da miya ne ke aje, ya…

Karanta »

Zinatu Matar Gwamna 3 – Babi Na 1

Firgigit, Zinatu ta waiga baya, mahaifiyarta Tabawa ta k’wala mata tsawa, saboda ganin da ta yi mata cikin tagumi. Wannan…

Karanta »

Zinatu Matar Gwamna 2 – Babi Na 1

“Ina son ki gane yanayin al’adunmu da na addininmu.” Inji Balaraba. “A k’asar Hausa, saboda tasirin addini, yarinya da ta…

Karanta »

Zinatu Matar Gwamna 1 – Babi Na 1

Zaune take bisa ’yar k’aramar kujerar mata. A gabanta, tsibin kwanukan abinci ne tare da tukwanen da ke dank’are da…

Karanta »
Back to top button

Adblock Detected

Please enable adblocker