Al’umar Manzon Allah sunyi Allah wadai da Sahara Reporters saboda batacin da sukayi da fiyeyyen Halitta a shafukan su na yanar gizo,
A jiya Kampanin dillancin Labarai na Sahara Reporters suka wallafa wani labarai wanda batancine ga fiyeyyen hali a shafin su na social media da kuma yanar gizo nasu.
Tuni Al’umar musulmi sukayi cha sukayi Allah wadai da Sahara Repoters suka dauki aniyar kawo karshen shafukan sahara reporters a kan yanar gizo wanda ya jawo wa kampanin hasaran mabiya musulmai.
Author
-
Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.
