Fatima Sa’id Abdullahi wadda aka fi sani da Bintu a shirin fim mai dogon zango, Dadin kowa na tashar AREWA24 Ta rasu yau lahadi misalin karfe biyu na rana, Sakamakon jinya da ta dade tana yi.
Za ayi jana’izarda a Hotoro wajen matrix. Allah ya jikanta da rahma Amin.
Zamu kamu karin bayani da zarar mun samu
Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
