Ya sarewa matarsa hannu saboda ta ki bin umarninsa

Wani magidan ci a jihar yobe ya sarewa matarsa hannu saboda ta ki bin umarninsa na hana ta zuwa Gidan biki mun samu wannan rohoton ne daga Comrad Ismail Ahmad Yalwa

Yace wani bawan Allah ya sarewa matar sa hannu saboda taki bin umarnin sa na hana ta zuwa gidan biki.

Sunan matan dai itace Halima Bulama mata ce ga Ba’ari Abacha.

Zuwa yanzun Hukumar ‘yan Sanda dake Damaturu babban birnin jihar Yobe ta sanar da kama mai laifin.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
Exit mobile version