Ya maka budurwan sa a kotu bayan tura mata dubu 5 taki zuwa dakin sa

Wani saurayi dake Kaduna ya maka budurwan sa a kotu bayan ya tura mata da dubu biyar 5K taki zuwa dakin sa.
Ya aika mata dubu biyar dinne a matsayin kudin mota wanda zai bata damar zuwa daga Zaria zuwa kaduna amma sai ta fara masa rawar kai alamun dai ita bazata zo ba.

A cewar abokin wannan saurayin da yaja cecekuce a shafin sa na twitter yace, abokin nasa ya samu nasarar a kotu inda Babban Alkali mai shari’a ya nayar da umurni da a dawo da saurayin kudin sa batare da bata lokaci ba kuma hakan akayi. Ga rubutun kamar haka.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

↑
Exit mobile version