Kasar Turkiyya da Girka za su ci gaba da tattaunawa kan takaddamar tekun Bahar Rum

Turkiyya na iya komawa tattaunawa da Girka, ta yi gargadi game da takunkumin Tarayyar Turai

Nan ba da dadewa ba Turkiyya da Girka za su ci gaba da tattaunawa kan takaddamarsu ta tekun Bahar Rum.

Ba da daɗewa ba Turkiyya da Girka za su iya ci gaba da tattaunawa kan ikirarin da suke yi na Tekun Bahar Rum amma shugabannin Tarayyar Turai da ke ganawa a wannan makon ba za su taimaka ba idan suka yi barazanar saka takunkumi, in ji kakakin shugaban na Turkiyya ya fada hakan a yau ranar Lahadi.

Membobin kungiyar ta NATO da makwabta sun kasance cikin takaddama mai zafi game da iyakokin su na nahiyar  gabashin Bahar Rum. Rikici ya barke ne a watan da ya gabata lokacin da Turkiyya ta aike da jirgin ruwa don binciken gas da man fetur a cikin ruwan da ake takaddama a kai.

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Exit mobile version