Gwamnatin Niger ta ɗauki matakin sauƙaƙa farashin taki ga manoma, a daidai lokacin da ake fama da ƙaranci da tsadar sa a sassa daban-daban na duniya sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya.
A matakin farko, gwamnatin ta riga ta tura sama da tan dubu 5 na taki zuwa Maradi domin sayarwa ga manoma a farashi mai rahusa.
Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group
Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
