Fastoci 42 Da Matansu Da Manya Kiristoci 2 Sun Musulunta

Yanzun yanzun : Fastoci 42 tare da matansu da Bishop biyu suka amshi Musulunci a babban dakin taron babban masallacin Abuja.

Mun samu wannan rahoton ne daga Zuma Times wanda ta wallafa hakan akan cewa Fastoci 42 Sun Musulunta

A bayanin da aka tura wa Zuma Times ya nuna cewa an shirya mu su taron ilmantarwa na kwanaki bakwai a dakin taro babban masallacin na Abuja.

 

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.

Author

  • Popularly known as Yahmis Yahaya a Media Technology Professional and Journalist with extensive experience in digital media, broadcasting technology, streaming services, and online publishing. He specializes in leveraging technology to enhance news production, content distribution, and audience engagement. As the Founder of Hausa360 Media and a media technology practitioner, he is passionate about digital journalism, technology reporting, media innovation, and the use of emerging technologies to strengthen information access and public communication.

Exit mobile version