Isah Yuguda | Zamu bawa PDP wahala sosai

Tsohon gwaman jihar bauchi kuma mai neman kujerar mataimakin Jam’iyar APC acikin wani hira da yayi da BBC Hausa ya shaida cewa su a Jam’iyar APC zasu bawa jam’iyoyi wahala sosai a zabe mai zuwa musamman ita PDP.

Ya kuma tabbatar da jama’a cewa yanzun yana nan a kan himman sa na neman kujerar mataimakin jam’iyar APC.

Ga hiran da yayi da BBC Hausa:-

Domin Sumun Labari, Rahotanni da dumi dumin su shiga WhatsApp: Hausa360 WhatsApp Group Twitter : Hausa360 Twitter Facebook: Hausa360 Facebook Instagram : @Hausa360 YouTube: @Hausa3600 domin gani da ido a zahiri da sauran nishadi.
Exit mobile version